Online Bible

- Advertisements -




Markus 1:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Dukan ƙauyukan Yahudiya da dukan mutanen Urushalima suka fiffito zuwa wurinsa. Suna furta zunubansu, ya kuwa yi musu baftisma a Kogin Urdun.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

5 Sai duk mutanen ƙasar Yahudiya, da dukan mutanen Urushalima suka yi ta zuwa wurinsa, suna bayyana zunabansu, yana yi musu baftisma a Kogin Urdun.

See the chapter Copy




Markus 1:5

Follow us:

Advertisements


Advertisements