Online Bible

- Advertisements -




Markus 1:27 - Sabon Rai Don Kowa 2020

27 Dukan mutane suka yi mamaki, suna tambayar juna suna cewa, “Mene ne haka? Tabɗi! Yau ga sabuwar koyarwa kuma da iko! Yana ma ba wa mugayen ruhohi umarni, suna kuma yin masa biyayya.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

27 Duk suka yi mamaki, har suka tanttambayi juna suna cewa, “Kai, mene ne haka? Tabɗi! Yau ga baƙuwar koyarwa! Har baƙaƙen aljannu ma yake yi wa umarni gabagaɗi, suna kuwa yi masa biyayya!”

See the chapter Copy




Markus 1:27

Follow us:

Advertisements


Advertisements