Online Bible

- Advertisements -




Makoki 2:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Maƙiyanki duka suna ta surutu game da ke; suna tsaki suna cizon haƙora suna cewa, “Mun hallaka ta. Wannan ce ranar da muke jira; yau mun gan ta.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

16 Maƙiyanki duka sun wage bakinsu gāba da ke, Suna tsāki, suna cizon bakinsu, Suna ihu, suna cewa, “Mun hallaka ta! Ai, wannan ita ce ranar da muke fata! Ga shi kuwa, ta zo, mun gan ta!”

See the chapter Copy




Makoki 2:16

Follow us:

Advertisements


Advertisements