Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 9:45 - Sabon Rai Don Kowa 2020

45 Dukan yinin, Abimelek ya matsa yaƙi da birnin sai da ya cinye ta ya kuma kashe mutanenta. Sa’an nan ya hallaka birnin ya barbaza gishiri a kanta.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

45 Abimelek ya yi yaƙi dukan yini har ya ci birnin, ya kashe mutanen da suke cikinsa. Ya rushe birnin, ya barbaɗe shi da gishiri.

See the chapter Copy




Mahukunta 9:45

Follow us:

Advertisements


Advertisements