Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 9:43 - Sabon Rai Don Kowa 2020

43 Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

43 Shi ma ya kwashi mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, suka yi kwanto a saura. Da ya duba, ya ga mutane suna fitowa daga cikin birnin. Ya fāɗa musu, ya karkashe su.

See the chapter Copy




Mahukunta 9:43

Follow us:

Advertisements


Advertisements