Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 9:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Cikin hamayya da shi waɗannan ’yan ƙasar Shekem suka sa mutane a kan tuddai don su yi kwanton ɓauna a kan su yi fashi ga duk wanda ya wuce a can, wannan fa ya kai kunnen Abimelek.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

25 Shugabannin Shekem kuwa suka sa mutane su yi kwanto a kan dutwatsu gāba da Abimelek. Suka yi wa duk wanda ya bi ta wannan hanya fashi. Sai aka faɗa wa Abimelek.

See the chapter Copy




Mahukunta 9:25

Follow us:

Advertisements


Advertisements