Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 9:23 - Sabon Rai Don Kowa 2020

23 sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da ’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

23 Ubangiji kuma ya sa husuma ta tashi tsakanin Abimelek da mutanen Shekem. Shugabannin Shekem kuwa suka tayar masa.

See the chapter Copy




Mahukunta 9:23

Follow us:

Advertisements


Advertisements