Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 8:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

5 Gidiyon ya ce wa mutanen Sukkot, “Ina roƙonku, ku ba mutanen da suke tare da ni abinci, gama sun gaji, ga shi kuwa, ina runtumar Zeba da Zalmunna, sarakunan Madayanawa.”

See the chapter Copy




Mahukunta 8:5

Follow us:

Advertisements


Advertisements