Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 7:7 - Sabon Rai Don Kowa 2020

7 Sai Ubangiji ya ce wa Gideyon, “Da mutum ɗari uku ɗin nan da suka tanɗi ruwa, zan cece ka in kuma ba da Midiyawa a hannuwanku. Ka bar sauran mutane su tafi kowa zuwa wurinsa.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

7 Sa'an nan Ubangiji ya ce wa Gidiyon, “Da mutum ɗari uku ɗin nan da suka tanɗi ruwa zan cece ku. Zan ba da Madayanawa a gare ku, ka sallami sauran, kowa ya koma gidansa.”

See the chapter Copy




Mahukunta 7:7

Follow us:

Advertisements


Advertisements