Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 7:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Saboda haka Gideyon ya kai mutanen cikin ruwa. A can Ubangiji ya ce masa, “Ka ware waɗanda suka tanɗi ruwa kamar kare daga waɗanda suka durƙusa suka sha ruwan.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

5 Gidiyon ya kai mutanen bakin rafi, Ubangiji kuwa ya ce wa Gidiyon, “Duk wanda ya tanɗi ruwa kamar kare, sai ka ware shi waje ɗaya. Wanda kuma ya durƙusa ya sha ruwa, ka ware shi waje ɗaya.”

See the chapter Copy




Mahukunta 7:5

Follow us:

Advertisements


Advertisements