Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 5:4 - Sabon Rai Don Kowa 2020

4 “Ya Ubangiji, sa’ad da ka bar Seyir, sa’ad da ka yi tafiya daga ƙasar Edom, ƙasa ta girgiza, sammai suka zubo, gizagizai sun zubo da ruwa.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

4 Ya Ubangiji, sa'ad da ka bar duwatsun Seyir, Sa'ad da ka fito daga jihar Edom, Ƙasa ta girgiza, Ruwan sama ya zubo daga sararin sama, I, gizagizai suka kwararo da ruwa.

See the chapter Copy




Mahukunta 5:4

Follow us:

Advertisements


Advertisements