Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 4:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Amma Sisera, ya tsere da ƙafa zuwa tentin Yayel, matar Heber Bakene, domin suna da abokantaka da Yabin sarkin Hazor da kuma kabilar Heber Bakene.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

17 Amma Sisera ya gudu da ƙafa zuwa alfarwar Yayel matar Eber, Bakene, gama akwai jituwa tsakanin Yabin Sarkin Hazor da gidan Eber, Bakene.

See the chapter Copy




Mahukunta 4:17

Follow us:

Advertisements


Advertisements