Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 4:11 - Sabon Rai Don Kowa 2020

11 To, Heber Bakene ya riga ya bar Keniyawa, zuriyar Hobab, ɗan’uwan matar Musa, ya kafa tentinsa wajen babban itace a Za’anannim kusa da Kedesh.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

11 Eber, Bakene kuwa, ya ware daga Keniyawa, zuriyar Hobab, surukin Musa, ya kafa alfarwarsa can nesa wajen oak a Za'anannim wanda yake kusa da Kedesh.

See the chapter Copy




Mahukunta 4:11

Follow us:

Advertisements


Advertisements