Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 3:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Sai Ehud ya matso yayinda shi kuwa yake zaune shi kaɗai a ɗakin sama mai sanyi a fadansa ya ce, “Ina da saƙo daga wurin Allah dominka.” Sarki ya tashi daga kujerarsa,

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

20 Ehud kuwa ya je wurinsa, yana zaune shi kaɗai a jinkakken shirayi mai sanyi. Sai Ehud ya ce, “Ina da saƙo daga wurin Allah zuwa gare ka!” Sarki kuwa ya tashi daga inda yake zaune,

See the chapter Copy




Mahukunta 3:20

Follow us:

Advertisements


Advertisements