Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 2:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Mala’ikan Ubangiji ya haura daga Gilgal zuwa Bokim ya ce, “Na hauro da ku daga Masar zuwa ƙasar da na rantse zan ba wa kakanninku. Na ce, ‘Ba zan taɓa tā da yarjejjeniyata da ku ba,

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Mala'ikan Ubangiji ya haura daga Gilgal zuwa Bokim. Ya ce wa Isra'ilawa, “Ni na kawo ku daga Masar zuwa ƙasar da na rantse zan ba kakanninku. Na kuma ce, ‘Ba zan ta da madawwamin alkawarina da ku ba.

See the chapter Copy




Mahukunta 2:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements