Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 15:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Samson kuwa ya ce musu, “A wannan lokaci ina da iko in rama a kan Filistiyawa; tabbatacce zan ji musu.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

3 Sai Samson ya ce musu, “A wannan lokaci, zan zama marar laifi saboda abin da zan yi wa Filistiyawa.”

See the chapter Copy




Mahukunta 15:3

Follow us:

Advertisements


Advertisements