Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 11:9 - Sabon Rai Don Kowa 2020

9 Yefta ya ce, “A ce kun dawo da ni in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba da su a hannuna, zan zama shugabanku?”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

9 Yefta kuwa ya ce musu, “Idan kuka koma da ni gida domin in yi yaƙi da Ammonawa, idan Ubangiji ya ba da su a hannuna, to, zan zama shugabanku.”

See the chapter Copy




Mahukunta 11:9

Follow us:

Advertisements


Advertisements