Online Bible

- Advertisements -




Mahukunta 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

8 Mutanen Yahuza kuwa suka yaƙi Urushalima, suka ci ta, suka karkashe mutanenta, suka kuma cinna mata wuta.

See the chapter Copy




Mahukunta 1:8

Follow us:

Advertisements


Advertisements