Online Bible

- Advertisements -




Luka 9:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Sai Yesu ya ɗauki burodin biyar da kifin biyun, ya ɗaga kansa sama, ya yi godiya, ya kuma kakkarya su. Ya ba wa almajiransa, domin su rarraba wa mutanen.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

16 Da ya ɗauki gurasa biyar ɗin da kifi biyu, sai ya ɗaga kai sama, ya yi wa Allah godiya, ya gutsuttsura su, ya yi ta ba almajiran, suna kai wa jama'a.

See the chapter Copy




Luka 9:16

Follow us:

Advertisements


Advertisements