Online Bible

- Advertisements -




Luka 9:10 - Sabon Rai Don Kowa 2020

10 Da manzannin suka dawo, sai suka faɗa wa Yesu abin da suka yi. Sai ya ɗauke su, suka keɓe kansu su kaɗai, zuwa wani gari da ake kira Betsaida.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

10 Da manzanni suka dawo, suka gaya wa Yesu abin da suka yi. Sai ya tafi da su a keɓe zuwa wani gari wai shi Betsaida.

See the chapter Copy




Luka 9:10

Follow us:

Advertisements


Advertisements