Online Bible

- Advertisements -




Luka 8:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

33 Sai aljannun suka rabu da mutumin, suka shiga aladun. Garken kuwa suka rungungunta ta gangaren, suka faɗa tekun, suka halaka a ruwa.

See the chapter Copy




Luka 8:33

Follow us:

Advertisements


Advertisements