Online Bible

- Advertisements -




Luka 8:28 - Sabon Rai Don Kowa 2020

28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

28 Da ganin Yesu sai ya ƙwala ihu, ya faɗi a gabansa, ya ɗaga murya ya ce, “Ina ruwanka da ni, ya Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Ina roƙonka, kada ka yi mini azaba.”

See the chapter Copy




Luka 8:28

Follow us:

Advertisements


Advertisements