Online Bible

- Advertisements -




Luka 7:29 - Sabon Rai Don Kowa 2020

29 (Dukan mutane, har da masu karɓar haraji, da suka ji kalmomin Yesu, sai suka yarda cewa hanyar Allah gaskiya ce, domin Yohanna ne ya yi musu baftisma.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

29 Da duk jama'a da masu karɓar haraji suka ji haka, suka tabbata Allah mai adalci ne, aka yi musu baftisma da baftismar Yahaya.

See the chapter Copy




Luka 7:29

Follow us:

Advertisements


Advertisements