Online Bible

- Advertisements -




Luka 7:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Sai tsoro ya kama su duka, suka yabi Allah, suna cewa, “Babban annabi ya bayyana a cikinmu. Allah ya zo domin yă taimaki mutanensa.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

16 Sai tsoro ya kama su duka, suka ɗaukaka Allah suna cewa, “Lalle, wani annabi mai girma ya bayyana a cikinmu,” da kuma, “Allah ya kula da jama'arsa.”

See the chapter Copy




Luka 7:16

Follow us:

Advertisements


Advertisements