Online Bible

- Advertisements -




Luka 4:36 - Sabon Rai Don Kowa 2020

36 Dukan mutanen suka yi mamaki, suka ce wa junansu, “Wace irin koyarwa ce haka? Da ƙarfi da iko, yana ba wa mugayen ruhohin umarni suna kuma fita!”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

36 Sai mamaki ya kama su duka, suna ce wa juna, “Wannan wace irin magana ce? Ga shi, da tabbatarwa, da gabagaɗi kuma yake umartar baƙaƙen aljannu, suna kuwa fita.”

See the chapter Copy




Luka 4:36

Follow us:

Advertisements


Advertisements