Online Bible

- Advertisements -




Luka 4:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Duk suka yabe shi, suka yi mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suka yi tambaya, suna cewa, “Anya, wannan ba ɗan Yusuf ba ne?”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

22 Duk suka yabe shi, suna mamakin maganarsa ta alheri da ya faɗa, har suka ce, “Ashe, wannan ba ɗan Yusufu ba ne?”

See the chapter Copy




Luka 4:22

Follow us:

Advertisements


Advertisements