Online Bible

- Advertisements -




Luka 22:52 - Sabon Rai Don Kowa 2020

52 Sai Yesu ya ce wa manyan firistoci, da ma’aikatan ’yan gadin haikali, da dattawa, waɗanda suka zo don su kama shi, “Ina jagoran wani tawaye ne, da za ku zo da takuba da sanduna?

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

52 Yesu kuma ya ce wa waɗanda suka tasar masa, wato, manyan firistoci da shugabannin dogaran Haikali da shugabannin jama'a, “Kun fito ne da takuba da kulake, kamar masu kama ɗan fashi?

See the chapter Copy




Luka 22:52

Follow us:

Advertisements


Advertisements