Online Bible

- Advertisements -




Luka 22:49 - Sabon Rai Don Kowa 2020

49 Da masu bin Yesu suka ga abin da zai faru, sai suka ce, “Ubangiji, mu yi sara da takubanmu ne?”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

49 Da na kusa da shi suka ga abin da za a yi, suka ce, “Ya Ubangiji, mu yi sara da takuba ne?”

See the chapter Copy




Luka 22:49

Follow us:

Advertisements


Advertisements