Online Bible

- Advertisements -




Luka 19:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Amma Zakka ya tashi a tsaye, ya ce wa Ubangiji, “Duba, Ubangiji! Nan take, rabin dukiyar da nake da shi, na ba wa matalauta. In kuma na taɓa cutan wani, a kan wani abu, zan mayar da shi ninki huɗu.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

8 Sai Zakka ya miƙe, ya ce wa Ubangiji, “Ya Ubangiji, ka ga, rabin mallakata zan ba gajiyayyu. Kowa na zalunta kuwa, zan mayar masa da ninki huɗu.”

See the chapter Copy




Luka 19:8

Follow us:

Advertisements


Advertisements