Online Bible

- Advertisements -




Luka 16:4 - Sabon Rai Don Kowa 2020

4 Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

4 Yauwa! Na san abin da zan yi, don in an fisshe ni daga wakilcin, mutane su karɓe ni a gidajensu.’

See the chapter Copy




Luka 16:4

Follow us:

Advertisements


Advertisements