Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 36:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 To, a ce sun auri mutane daga waɗansu kabilan Isra’ilawa fa; ka ga, za a ɗebe gādonsu daga gādon kakanninmu a ƙara wa gādon kabilan mutanen da suka aura ke nan. Ta haka za a ɗebe sashe daga gādon da aka ba mu ke nan.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

3 Amma idan suka auri waɗansu daga waɗansu kabilan jama'ar Isra'ila, wato za a ɗebe gādonsu daga gādon kakanninmu a ƙara wa gādon kabilan mutanen da suka aura, wato ka ga an ɗebe daga cikin namu gādo ke nan.

See the chapter Copy




Ƙidaya 36:3

Follow us:

Advertisements


Advertisements