Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 36:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sai shugabannin gidajen iyalan Gileyad ɗan Makir, ɗan Manasse, waɗanda suka fito daga kabilar zuriyar Yusuf, suka zo, suka yi magana a gaban Musa da shugabanni, shugabannin iyalan Isra’ilawa.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Sai shugabannin gidajen iyalan 'ya'yan Gileyad, ɗan Makir, jikan Manassa, ɗan Yusufu, suka zo suka yi magana da Musa da sauran shugabanni.

See the chapter Copy




Ƙidaya 36:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements