Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 32:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Sai Musa ya ba wa mutanen Gad, mutanen Ruben, da rabin mutanen Manasse ɗan Yusuf, masarautar Sihon, sarkin Amoriyawa, da masarautar Og na Bashan, dukan ƙasar, tare da biranenta da kuma yankunan da suke kewaye.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

33 Sa'an nan Musa ya ba Gadawa, da Ra'ubainawa, da rabin mutanen Manassa, ɗan Yusufu, mulkin Sihon, Sarkin Amoriyawa, da mulkin Og, Sarkin Bashan, wato ƙasar da biranenta da karkaransu.

See the chapter Copy




Ƙidaya 32:33

Follow us:

Advertisements


Advertisements