Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 32:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 In kun juye daga binsa, zai sāke barin dukan wannan mutane a hamada, ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakarsu.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

15 Gama idan kun ƙi binsa, zai sāke yashe ku a jeji. Ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakar mutanen nan duka.”

See the chapter Copy




Ƙidaya 32:15

Follow us:

Advertisements


Advertisements