Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 25:4 - Sabon Rai Don Kowa 2020

4 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

4 Ya ce wa Musa, “Ɗauki sugabannin jama'a, ka rataye su a rana a gabana don in huce daga fushin da nake yi da Isra'ilawa.”

See the chapter Copy




Ƙidaya 25:4

Follow us:

Advertisements


Advertisements