Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 24:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 “Allah ya fitar da su daga Masar; suna da ƙarfin kutunkun ɓauna. Sun cinye abokan gāban, suka kakkarya ƙasusuwansu; da kibiyoyinsu suka sossoke su.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

8 Allah ne ya fisshe su daga Masar, Kamar kutunkun ɓauna yake a gare su, Yakubu zai cinye maƙiyansa, Zai kakkarya ƙasusuwansu, ya mummurɗe kibansu.

See the chapter Copy




Ƙidaya 24:8

Follow us:

Advertisements


Advertisements