Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 22:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Bala’am ya ce musu, “Ku kwana a nan, ni kuwa zan faɗa muku abin da Ubangiji ya faɗa mini.” Saboda haka dattawan sarkin Mowab suka zauna da shi.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

8 Ya ce musu, “Ku kwana a nan, ni kuwa zan shaida muku abin da Ubangiji zai faɗa mini.” Sai dattawan Mowab suka zauna wurin Bal'amu.

See the chapter Copy




Ƙidaya 22:8

Follow us:

Advertisements


Advertisements