Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 22:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 ya aika manzanni su zo da Bala’am ɗan Beyor, wanda yake a Fetor, kusa da Kogi, a ƙasar haihuwarsa. Balak ya ce, “Ga mutane sun fito daga Masar; sun mamaye ƙasar, suka kuma yi sansani kusa da ni.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

5 ya aiki manzanni zuwa wurin Bal'amu ɗan Beyor a Fetor, a ƙasar danginsa, wadda take kusa da kogin, su kirawo shi, su ce, “Ga mutane sun fito daga ƙasar Masar, sun mamaye ƙasar, ga shi, suna zaune daura da ni.

See the chapter Copy




Ƙidaya 22:5

Follow us:

Advertisements


Advertisements