Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 22:38 - Sabon Rai Don Kowa 2020

38 Bala’am ya amsa ya ce, “To, ai, ga shi, na zo yanzu. Ina da wani ikon yin wata magana ne? Dole in faɗa abin da Allah ya ce in faɗa ne kawai.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

38 Bal'amu ya amsa wa Balak ya ce, “To, ai, ga shi, na zo yanzu! Ina da wani ikon yin wata magana ne? Maganar da Allah ya sa a bakina, ita zan faɗa, tilas.”

See the chapter Copy




Ƙidaya 22:38

Follow us:

Advertisements


Advertisements