Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 22:18 - Sabon Rai Don Kowa 2020

18 Amma Bala’am ya amsa musu ya ce, “Ko da a ce Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Ubangiji Allahna ba.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

18 Amma Bal'amu ya amsa ya ce wa barorin Balak, “Ko da a ce Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Ubangiji Allahna ba.

See the chapter Copy




Ƙidaya 22:18

Follow us:

Advertisements


Advertisements