Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 22:12 - Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Amma Allah ya ce wa Bala’am, “Kada ka tafi tare da su. Kada ka la’anta mutanen nan, gama su masu albarka ne.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

12 Allah kuwa ya ce wa Bal'amu, “Ba za ka tafi tare da su ba, ba kuwa za ka la'anta su ba, gama albarkatattu ne su.”

See the chapter Copy




Ƙidaya 22:12

Follow us:

Advertisements


Advertisements