Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 21:7 - Sabon Rai Don Kowa 2020

7 Mutanen suka zo wurin Musa, suka ce, “Mun yi zunubi, da muka yi wa Ubangiji da kai gunaguni. Ka yi addu’a don Ubangiji yă ɗauke mana macizan nan.” Saboda haka Musa ya yi addu’a domin mutane.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

7 Jama'a kuwa suka zo wurin Musa, suka ce, “Mun yi zunubi gama mun yi wa Ubangiji gunaguni, mun kuma yi maka. Ka roƙi Ubangiji ya kawar mana da macizan.” Musa kuwa ya yi roƙo domin jama'ar.

See the chapter Copy




Ƙidaya 21:7

Follow us:

Advertisements


Advertisements