Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 21:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Ubangiji kuwa ya saurari kukan Isra’ila, ya kuma ba da Kan’aniyawa a gare su. Suka hallaka su da biranensu ƙaf; saboda haka aka sa wa wurin suna Horma.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

3 Ubangiji kuwa ya ji wa'adin Isra'ilawa, ya kuwa ba su Kan'aniyawa, suka hallaka su da biranensu ƙaƙaf. Don haka aka sa wa wurin suna Horma, wato hallakarwa.

See the chapter Copy




Ƙidaya 21:3

Follow us:

Advertisements


Advertisements