Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 14:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Don me Ubangiji yana kawo mu wannan ƙasa yă bar mu kawai mu mutu da takobi? A kuma kwashe matanmu da ’ya’yanmu ganima. Ashe, bai fi mana mu koma Masar ba?”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

3 Me ya sa Ubangiji ya kawo mu a wannan ƙasa, mu mutu da takobi? Matanmu da ƙanananmu za su zama ganima. Ba zai fi mana kyau, mu koma Masar ba?”

See the chapter Copy




Ƙidaya 14:3

Follow us:

Advertisements


Advertisements