Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 12:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Miriyam da Haruna suka fara zargin Musa saboda matarsa ’yar ƙasar Kush da ya aura.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Sai Maryamu da Haruna suka zargi Musa saboda mace, Bahabashiya, wadda ya aura.

See the chapter Copy




Ƙidaya 12:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements