Online Bible

- Advertisements -




Ƙidaya 10:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Biye da waɗannan kuma sai ɓangaren sansanin kabilar Efraim suka biyo bisa ga ƙa’ida da aka yi, aka kuma umarta. Elishama ɗan Ammihud ne shugaba.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

22 Tutar zangon mutanen Ifraimu ta tashi, ƙungiyoyinsu na biye. Shugaban rundunarsu Elishama ne, ɗan Ammihud.

See the chapter Copy




Ƙidaya 10:22

Follow us:

Advertisements


Advertisements