Online Bible

- Advertisements -




Amos 6:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Ku je Kalne ku dube ta; ku wuce daga can zuwa Hamat-rabba, sa’an nan ku gangara zuwa Gat a Filistiya. Sun fi masarautunku biyu ne? Ƙasarsu ta fi taku girma?

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

2 Ku je ku duba a birnin Kalne. Sa'an nan ku zarce zuwa babban birnin Hamat, Har zuwa birnin Gat ta Filistiyawa. Sun fi mulkin Yahuza da Isra'ila ne? Ko kuwa, yankin ƙasarsu ya fi naku?

See the chapter Copy




Amos 6:2

Follow us:

Advertisements


Advertisements