Online Bible

- Advertisements -




Amos 2:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Mowab, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Gama ya ƙone ƙasusuwan sarkin Edom suka zama sai ka ce toka.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Ubangiji ya ce, “Mutanen Mowab sun ci gaba da yin zunubi. Hakika, zan hukunta su, Don sun ƙone ƙasusuwan Sarkin Edom Don su yi toka da su.

See the chapter Copy




Amos 2:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements