Online Bible

- Advertisements -




Markus 10:33 - Littafi Mai Tsarki

33 Ya ce, “Ga shi, za mu Urushalima, za a ba da Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman Attaura, za su kuwa yi masa hukuncin kisa, su bāshe shi ga al'ummai.

See the chapter Copy

Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,

See the chapter Copy




Markus 10:33

Follow us:

Advertisements


Advertisements