Online Bibel

- Annoncer -




Yahuda 1:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

5 Sai dai ina so in tuna muku, ko da yake kun riga kun san kome sosai, cewa Ubangiji ya ceci jama'a daga ƙasar Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.

Se kapitlet Kopi




Yahuda 1:5

Følg os:

Annoncer


Annoncer